Tehran (IQNA) ana ci gaba da yin tir da Allawadai da hare-haren Isra'ila a kan masallacin Aqsa.
Lambar Labari: 3487175 Ranar Watsawa : 2022/04/16
Tehran (IQNA) sakamakon matsayar da kungiyar tarayyar Afirka ta dauka na kin amincewa da mamayar Isra’ila a kan yankunan Falastinwa, hakan ya faranta ran Bangarori na Falastinu.
Lambar Labari: 3485648 Ranar Watsawa : 2021/02/13